Tehran (IQNA) Sarkin Saudiyya ya gayyaci jama'a daga sassa daban-daban na kasar domin gabatar da sallar rokon ruwan sama a ranar Alhamis.
Lambar Labari: 3486504 Ranar Watsawa : 2021/11/02
Ilhan Omar ‘yar majalisar wakilan Amurka ta caccaki gwamnatin Al Saud kan zargin kutse a cikin wayoyin jama’a.
Lambar Labari: 3484441 Ranar Watsawa : 2020/01/23
Bangaren kasa da kasa, dakaruun Ansarullah na kasar Yemen sun harba jirgin yaki marassa matuki samfurin Sammad zuwa tungar makiya.
Lambar Labari: 3483989 Ranar Watsawa : 2019/08/26
Bangaren kasa da kasa, Sadiq Garyani babban malamin addini mai bayar da fatawa a kasar Libya ya caccaki mahukuntan kasar Saudiyya tare da bayyana sua matsayin ‘yan kama karya.
Lambar Labari: 3482375 Ranar Watsawa : 2018/02/07
Bangaren kasa da kasa, jaridar middlieast ta bayar da rahoton cewa, jami'an masarautar Al Saud suna tilasta al'ummar yankin Awamiyya barin muhallansu.
Lambar Labari: 3481775 Ranar Watsawa : 2017/08/07
Bangaren kasa da kasa, al’ummar binin Quds suna yin kira da a kifar da gwamnatin Al Saud.
Lambar Labari: 3481748 Ranar Watsawa : 2017/07/29
Bangaren kasa da kasa, kungiyoyin Palastinawa sun mayar da martini kan fatawar da babban mai fatawa na masarautar Al Saud ya fiar da ke kafirta al’ummar Iran.
Lambar Labari: 3480768 Ranar Watsawa : 2016/09/09